fidelitybank

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Date:

Isra’ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan sanar da shirinta na amincewa da ƙasar Falasdinu – kasa ta uku da ta sanar da matakin a cikin yan kwanakin nan.

Firaministan Canada, Mark Carney, ya ce yana fatan samar da ƙasashe biyu domin tabbatar da samar da zaman lafiya.

Ya ce matakin zai faru ne a watan Satumba idan har hukumomin Falasɗinawa suka gudanar da sauye-sauyen dimokradiyya.

Matakin na Canada bayan na Faransa da Birtaniya ya ci gaba da mayar da Amurka saniyar ware a goyon bayan da take ci gaba da bai wa Isra’ila a yakin Gaza.

Shugaba Trump ya yi gargaɗin cewa shawarar da Canada ta yanke zai zamar mata wahala wajen ƙulla yarjejeniyar kasuwanci da Amurka.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp