fidelitybank

Iran ta magantu a kan yunkurin kisan Rushdie

Date:

Ma’aikatar harkokin wajen Iran ta musanta dangantaka da mutumin da ya caka wa Salman Rushdie wuka.

Mai magana da yawun ma’aikatar, Nasser Kanaani, ya ce marubucin da kuma magoya bayansa ke da alhakin harin saboda batanci ga addinin Musulunci.

Har yanzu Mr Rushdie na cikin halin rai kwa-kwai-mutu-kwa-kwai bayan caka masa wukar da aka yi a lokacin da yake kan dandamali don gudanar da jawabi a wani taron marubuta a birnin New York na Amurka a ranar Jumma’a.

Ko da yake a yanzu yana iya numfashi.

Martanin Iran din ya zo ne bayan sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken ya yi tir da hukumomin Iran saboda ingiza bore kan marubucin.

A ranar Lahadi gwamnan New York, Kathy Hochul, ta ce mutumin da ke dauke da wuka ba zai rufe bakin mai dauke da alkalami ba.

Mutumin da ake zargi dai bai amsa tuhumar da ake masa ta yunkurin kisa ba. In ji majiyar BBC.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp