Rundunar sojin Isra’ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila.
An riƙa jin ƙarar na’urorin ankararwa a biranen tel Aviv da Jerussalam da asubahin yau.
Tuni dai rundnar sojin Isra’ila ta umarci mazauna ƙasar su riƙa bin umarnin da ake ba su na inda ya kamata su zauna.