fidelitybank

Ina neman kujerar Firaministan Burtaniya – Boris

Date:

Jam’iyyar Conservative mai mulki a Birtaniya ta fara hutun ƙarshen mako cikin zazzafar siyasa a yunƙurin da take yi na zaɓen sabon Firaiminista bayan murabus ɗin Liz Truss.

Waɗanda ke zawarcin kujerar na da zuwa Litinin su samu goyon bayan ƴan majalisa.

Ana buƙatar wanda zai nemi tsayawa takarara firaiminista ya sami aƙalla yan majalisa 100 na goyon bayansa.

Tuni dai Rishi Sunak ya ce ya kusan kai wannan adadi.

Sai dai hankalin jama’a ya karkata kan tsohon firaiminsta Boris Johnson wanda zai koma Landan daga yankin Caribbean inda ya tafi hutu.

Rahotanni sun ce Mista Johnson ɗin ya ƙenƙyasa wa wani makusancinsa cewa a shirye yake ya fito takara.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp