fidelitybank

Idan Inyamurai suka samu mulki zasu fi ‘yan Arewa da Kudu maso Yamma – Ohanaeze

Date:

Kungiyar kare muradun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo, ya ce yawancin ‘yan kabilar Inyamurai ba su yarda da akidar ballewa daga Najeriya ba.

Shugaban kungiyar Ambassada, George Obiozor, wanda ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Laraba.

Ya ce, “Idan Najeriya ta samu shugaban kasa dan kabilar Igbo, kasar da ‘yan kasar za su ga ainahin ma’anar tarayya ta hanyar adalci da daidaito”.

A sanarwar mai taken ‘’Igbo sun shirya neman shugabancin Najeriya a 2023’’, Obiozor ya ce, al’ummar yankinsu za su fi ‘yan Arewaci da ‘yan Kudu-maso-Yamma dunkulewa daya, idan suka samu shugabancin kasar.

Ya ce ya kamata a yi hankali da wadanda suke son yin amfani da wata dabara tasu ta siyasa, da suke daukar kudu maso gabashi a matsayin abokan gaba, wanda ba haka abin yake ba a cewarsa.

Ya kara da cewa galibin ‘yan kabilar Igbo ba su yarda da ballewa daga Najeriya ba.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp