fidelitybank

Idan Inyamurai suka samu mulki zasu fi ‘yan Arewa da Kudu maso Yamma – Ohanaeze

Date:

Kungiyar kare muradun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo, ya ce yawancin ‘yan kabilar Inyamurai ba su yarda da akidar ballewa daga Najeriya ba.

Shugaban kungiyar Ambassada, George Obiozor, wanda ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Laraba.

Ya ce, “Idan Najeriya ta samu shugaban kasa dan kabilar Igbo, kasar da ‘yan kasar za su ga ainahin ma’anar tarayya ta hanyar adalci da daidaito”.

A sanarwar mai taken ‘’Igbo sun shirya neman shugabancin Najeriya a 2023’’, Obiozor ya ce, al’ummar yankinsu za su fi ‘yan Arewaci da ‘yan Kudu-maso-Yamma dunkulewa daya, idan suka samu shugabancin kasar.

Ya ce ya kamata a yi hankali da wadanda suke son yin amfani da wata dabara tasu ta siyasa, da suke daukar kudu maso gabashi a matsayin abokan gaba, wanda ba haka abin yake ba a cewarsa.

Ya kara da cewa galibin ‘yan kabilar Igbo ba su yarda da ballewa daga Najeriya ba.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp