fidelitybank

Idan ba ka sanya makarin hanci da baki ba za ka biya Riyal 1000 – Saudi

Date:

Ma’aikatar harkokin cikin gida ta Saudiyya ta yi gargaɗin cewa, za a ci tarar waɗanda su ke saɓawa dokokin da a ka saka na yaƙi da annobar korona.

Jaridar Saudi Gazette ta rawaito cewa, ma’aikatar ta ce ƙin saka takunkumi ko ƙyalle, domin rufe baki da hanci babban laifi ne wanda zai iya jazawa mutum ya biya tarar riyal 1000.

Ma’aikatar ta bayyana cewa, za a ci gaba da ruɓanya kuɗin idan mutum ya ci gaba da saɓawa dokar, har kuɗin su kai riyal dubu 100.

Tun daga Alhamis ɗin da ta gabata ne dai kasar Saudiyya ta kara saka dokokin kiyaye yaɗuwar korona, kamar saka takunkumi da bayar da tazara a daidai lokacin da a ke cikin fargabar yaɗuwar sabon nau’in korona na Omicron.

 

 

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp