fidelitybank

Idan ba ka sanya makarin hanci da baki ba za ka biya Riyal 1000 – Saudi

Date:

Ma’aikatar harkokin cikin gida ta Saudiyya ta yi gargaɗin cewa, za a ci tarar waɗanda su ke saɓawa dokokin da a ka saka na yaƙi da annobar korona.

Jaridar Saudi Gazette ta rawaito cewa, ma’aikatar ta ce ƙin saka takunkumi ko ƙyalle, domin rufe baki da hanci babban laifi ne wanda zai iya jazawa mutum ya biya tarar riyal 1000.

Ma’aikatar ta bayyana cewa, za a ci gaba da ruɓanya kuɗin idan mutum ya ci gaba da saɓawa dokar, har kuɗin su kai riyal dubu 100.

Tun daga Alhamis ɗin da ta gabata ne dai kasar Saudiyya ta kara saka dokokin kiyaye yaɗuwar korona, kamar saka takunkumi da bayar da tazara a daidai lokacin da a ke cikin fargabar yaɗuwar sabon nau’in korona na Omicron.

 

 

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp