fidelitybank

Hukumar tattara haraji ta Kano ta rabawa ma’aikata 200 takardar tuhuma

Date:

Hukumar tattara haraji ta jihar Kano, (KIRS) ta rabawa ma’aikatanta takardar tuhuma sama da mutane 200.

Shugaban hukumar, Abdurrazak Datti Salihi ne ya bayar da wannan takardar  tuhumar tun a ranar jumaa da ta gabata, ya yin rangadi da ya yi a ofishin hukumar da misalin karfe 5:20 na yammacin Juma ar.

Takardar da shugaban ya bayar ga ma’aikatan, ta kunshi bayani kamar haka. An lura cewa ba ka kan kujera a lokacin da shugaban hukumar ya kawo maka ziyara a ofishin ka a ranar Juma’a, 17 ga Disamba, 2021

Bisa la’akari da abubuwan da ke sama, ya kamata ku bayyana dalilin da ya sa baka nan, domin za a dau matakin ladabtarwa a kanka.

Wasu daga cikin ma’aikatan sun bayyana cewar ranar Litinin da Juma a shugaban ya yi rangadi bayan karfe 5 na yamma lokacin wasu sun tashi wasu kuma suna wajen aiki a waje domin duba da cewar aikin na su yawanci ba na zama bane su na yawace-yawace wajen tattara kudaden haraji, Iokacin da ya zo ba mitune shi ne ya dauki sunayen wadanda su ke nan daga bisani wadanda bai same su ba a ka bisu da takardar tuhuma (Query) su sama da dari 200.

naija news legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp