fidelitybank

Hisbah ta ƙwace kwalaben giya 1,906 a Jigawa

Date:

 

Hukumar Hisbah ta Jihar Jigawa ta ce ta ƙwace kwalabe 1,906 na barasa iri-iri a sintiri daban-daban da ta gudanar a jihar a 2021.

Kwamandan Hisbah na jihar, Ibrahim Dahiru ya baiyana haka a lokacin da ya ke zantawa da Kamfanin Dillancin Labarai na Ƙasa, NAN a Dutse a yau Talata.

Dahiru ya ce an ƙwace waɗannan kayan mayen ne a lokacin da jami’an Hisbah su ka kai samame a wuraren shaye-shaye da otal-otal da ke jihar.

Ya ce an kama waɗanda a ke zargi da karuwanci su 92, inda ya ce an damƙe su ne sakamakon aikata baɗala.

“An kama waɗanda ake zargin da aikata lalata da suka hada da caca, karuwanci na shirya raye-raye a lokacin bukukuwan aure da sauransu.

“Har ila yau, hukumar ta samu damar rufe gidajen karuwai a fadin jihar a cikin lokacin da ake nazari,” in ji shi.

Dahiru, wanda ya nanata cewa an haramta shan barasa a tsakanin musulmi masu kishin jihar, ya kuma bukaci mazauna jihar da su guji aikata ayyukan lalata da sauran munanan dabi’u da ke iya lalata al’umma.

Ya kuma ƙara da cewa, an miƙa su ga ‘yan sanda wadanda aka kwace da kuma wadanda ake zargin ga ‘yan sanda domin ci gaba da daukar mataki.

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp