fidelitybank

Har yanzu shinkafar Tinubu Tirela 20 ba ta zo hannun mu ba – Gwamnatin Zamfara

Date:

Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa, har yanzu ba ta karbi tirelolin shinkafa guda 20 da gwamnatin tarayya ta ware ba.

Babban Daraktan yada labarai da sadarwa na Gwamnan Jihar Kwamared Nuhu Salisu Anka ne ya bayyana hakan a wata tattaunawa da manema labarai ta wayar tarho a Gusau babban birnin jihar a ranar Asabar.

A cewarsa, tun da farko gwamnatin tarayya ta sanar da tura kayayyakin ga gwamnatocin jihohi.

Ya kara da cewa, “har yanzu jihar Zamfara ba ta samu rabon ta na tireloli 20 na shinkafa ba, wanda gwamnatin tarayya ta amince da su.

Ya bayyana cewa da zarar kayan sun iso zai tabbatar da an sanar da ‘yan jarida isowar kason na jihar Zamfara.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp