fidelitybank

Hannun Jari: Sin za ta shimfida layin dogo a Turai

Date:

Mahukuntan kasar Sin na ci gaba da zuba jarinta na malala layin dogo wanda ya taso tun daga Serbia har Arewacin Macedonia ya kuma shiga ta kasar Girka Port of Piraeus.

A wani bincike da aka gudanar a yankin Turai cewa matafiya kan gudanar da zirga-zirgarsu ta kan layin dogo a fanin yankin baki daya maimakon hanyar mota.

Har yanzu dai aikin na ci gaba da gudana na layin dogon, sai dai kuma kungiyar tarayyar turai ta EU ta damu matuka gaya, akan yadda kasar Sin ke ci gaba da mamaye yankin, wanda hakan kungiyar ta ce babbar matsala ne ga tattalin arzikin kasar ta.

Duk da cewa kungiyar tarayyar Turai ta EU,  ta bayyana shekarar 2021 a matsayin shekarar layin dogo domin hada dukannin kasashen yankin wuri guda a harkokin zirga-zirga wajen zuba hannun jarint, amma kuma har yanzu hankalinta yafi karkata kan shimfida tituna a kan layin dogon.

Tun dai a ranar 25 ga watan Nuwambar 2015 ne wani jirgin kasa mai gudun kilomita 400 a cikin awa guda ya fara gudanar da jigilarsa tun daga birnin Suzhou ya dangana zuwa Shanhanghai. Wanda Firem minisatan kasar Sin Li Keqiang da shugaban kasar Serbia Aleksandae vucic da kuma shugaban kasar Hungary Viktor Orban suka gana a wani zaman teburi da suka yi a kan gudanar da aikin layin dogon.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp