fidelitybank

Hannun Jari: Sin za ta shimfida layin dogo a Turai

Date:

Mahukuntan kasar Sin na ci gaba da zuba jarinta na malala layin dogo wanda ya taso tun daga Serbia har Arewacin Macedonia ya kuma shiga ta kasar Girka Port of Piraeus.

A wani bincike da aka gudanar a yankin Turai cewa matafiya kan gudanar da zirga-zirgarsu ta kan layin dogo a fanin yankin baki daya maimakon hanyar mota.

Har yanzu dai aikin na ci gaba da gudana na layin dogon, sai dai kuma kungiyar tarayyar turai ta EU ta damu matuka gaya, akan yadda kasar Sin ke ci gaba da mamaye yankin, wanda hakan kungiyar ta ce babbar matsala ne ga tattalin arzikin kasar ta.

Duk da cewa kungiyar tarayyar Turai ta EU,  ta bayyana shekarar 2021 a matsayin shekarar layin dogo domin hada dukannin kasashen yankin wuri guda a harkokin zirga-zirga wajen zuba hannun jarint, amma kuma har yanzu hankalinta yafi karkata kan shimfida tituna a kan layin dogon.

Tun dai a ranar 25 ga watan Nuwambar 2015 ne wani jirgin kasa mai gudun kilomita 400 a cikin awa guda ya fara gudanar da jigilarsa tun daga birnin Suzhou ya dangana zuwa Shanhanghai. Wanda Firem minisatan kasar Sin Li Keqiang da shugaban kasar Serbia Aleksandae vucic da kuma shugaban kasar Hungary Viktor Orban suka gana a wani zaman teburi da suka yi a kan gudanar da aikin layin dogon.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp