fidelitybank

Gwamnonin APC sun nemi Buni da ya ajiye shugabancin jam’iya

Date:

Muryar Gwamnonin APC, PGF, ta yi kira ga Shugaban Jam’iya na Riƙon Ƙwarya, Mai Mala Buni da ya ajiye nukamin sa idan har ba zai kira Babban Taron Jam’iya na Ƙasa a watan Febrairu ba.
Darakta-Janar na PGF, Lukman Salihu ne yai wannan kiran a wata wasiƙa da ya sanyawa hannu a ranar 5 ga watan Janairu.
Daily Nigerian Hausa ta jiyo cewa Salihu ya ce jam’iyar APC na cikin mawuyacin hali, inda ya ƙara da cewa “duk wani yunƙuri na ƙara ɗaga ranar yin Babban Taron Jam’iya na Ƙasa to ya nuna cewa a na wasarere da makomar jam’iyar.”
“Maganganun da su ke fitowa a ciki jam’iyar shine cewa Buni ya na jan kafa wajen yin babban taron domin gwamnonin jihohi na son su ci gaba da juya jam’iyar a Jihohin su.
“Ya kamata manyan jam’iya su kira ganawa ta gaggawa sai a tambayi Buni da sakataren jami’ya, John Akpanudoedehe, a ji menene matsalar kuma wacce barazana su ke fuskanta,” in ji Salihu.
A ƙarshe, Salihu ya ƙalubalanci Buni, wanda shine Gwamnan Jihar Yobe da ya gabatarwa Shugaban Ƙasa kundin rijistar yan jam’iya, inda ya nanata cewa jam’iyar na cikin mawuyacin hali.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...
X whatsapp