fidelitybank

Gwamnatin tarayya ta aike da tawaga Kano zuwa ta’aziyya

Date:

Ministan harkokin sadarwa, Farfesa Ali Isa Pantami, ya jagoranci tawagar gwamnatin tarayya zuwa Kano, domin mika ta’aziyyar ta ga iyalan shahararren malamin addinin Islama, Dr Ahmad Ibrahim (BUK).

Dr. Ahmad mai shekaru 82 ya rasu a asibitin koyarwa na Aminu Kano (AKTH), Kano, bayan gajeruwar rashin lafiya.

Tawagar gwamnatin tarayya da ta samu wakilcin, Alhaji Lai Mohammed, Ministan yada labarai, sun isa masallacin marigayin inda suka mika sakon ta’aziyar su  ga ‘yan uwa da abokansa suka tarbe shi.

Da yake gabatar da tawagar, mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu, wanda ke cikin tawagar, ya ce, shugaban kasa, Muhammadu Buhari ne ya aiko su, domin yin ta’aziyya ga iyalai da kuma al’ummar Kano baki daya.

Shugaban tawagar Pantami, ya ce, rasuwar malamin babban rashi ne ga al’ummar kasar, inda ya ce ya bar wa al’ummar kasar tuwo a kwarya.

Ya yi addu’ar Allah ya jikansa da rahama, ya kuma baiwa iyalai, dalibansa da kuma abokan zamansa karfin gwiwa ta hanyar rashin.

Da ya ke jawabi a madadin ‘yan uwan ​​marigayin, babban limamin masallacin BUK, Dr. Abubakar Jibrin, ya gode wa shugaban da tawagar bisa wannan ziyarar.

vanguardnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp