fidelitybank

Gwamnatin Osun ta ware ranar Juma’a a matsayin ranar karɓar katin zaɓe ga ma’aikata

Date:

Makonni uku a gudanar da zaben gwamna a jihar Osun, gwamnatin jihar ta ayyana ranar Juma’a 24 ga watan Yuni a matsayin ranar da babu aiki, domin baiwa ma’aikatan da har yanzu basu karbi katin zabe na dindindin ba.

A cikin wata sanarwa da gwamnatin ta fitar a ranar Alhamis, ta ce, an samu ci gaban ne domin baiwa dukkan ma’aikatan gwamnati damar karbar katin zabe na PVC, domin samun damar gudanar da aikinsu a zaben gwamna da za a gudanar a ranar 16 ga watan Yuli.

Hakan ya fito ne a wata sanarwa mai dauke da sa hannun sakataren gwamnatin jihar Prince Wole Oyebamiji.

Sanarwar ta kara da cewa: “Gwamnatin jihar Osun ta amince da muhimmancin ma’aikata a tsarin dimokuradiyya, kuma tana sane da cewa, hanya daya tilo da ma’aikata za su iya cimma burinsu na samar da gwamnatin da ta dace da ma’aikata ita ce ta kuri’unsu. 

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp