fidelitybank

Gwamnatin Legas ta rufe makarantar da direban Tirela ya kashe daliban ta

Date:

Gwamnatin Jihar Legas ta bada umarnin rufe makarantar Ojodu Grammar School, sakamakon direban Tirela da ya kashe wasu dalibai sama da 15 a ranar Talata, har zuwa watan Janairun 2022.

Hatsarin dai, wanda ya faru da yammacin ranar Talata, ya jawo asarar rayukan dalibai tare da raunata wasu da dama.

Sai dai rundunar ’yan sandan Jihar, ta ce dalibai biyu kacal suka rasa ransu, yayin da kuma dalibai 12 suka ji rauni.

Mai magana da yawun rundunar ’yan sandan Jihar, Adekunle Ajisebutu ne ya tabbatar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar.

Ya kuma ce, daliban sun hadu da wasu bata-gari da suka yi kokarin kone ofishin ’yan sanda na yankin Ojodu, sakamakon fusata da suka yi.

Lamarin dai ya sanya ’yan kasuwa da ke kasuwanci a yankin sun rufe shagunansu, domin gudun tashin hankali daga bata-gari.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naÉ—a shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp