fidelitybank

Gwamnati za ta da kaddamar da tsarin sufurin ta – KAROTA

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta kaddamar da sabon tsarin sufuri, domin yin jigilar al’ummar jihar baki daya.

Shugaban hukumar KAROTA, Baffa Babba Dan Agundi ne ya bayyana haka a lokacin da ya ke zantawa da manema labarai, dangane da yajin aikin da masu baburan Adaidaita sahu su ka tafi a jihar.

Ya ce”Gwamnati za ta za ta fitar da sabon tsare-tsaren ne, saboda mu na son a duba yadda tafiyar da harkokin baki daya kamar yadda a ke yi a yanzu. Tuni dai shirye-shirye sun kai ga samar da ababen hawa a jihar.

Batun yajin aiki kuwa ya ce,“Duk da haka, ba su da wani hurumi da za su ce mini kar in nemi bayaninsu, kuma kar in kama su da daukar matakin da ya dace a kansu,” inji shi. Gwamnati ta damu da tsaro ba, wai batun shiga ba ne kawai kamar yadda su ke tunani.

 “Wasu daga lissafin suna ci gaba da aikata ayyukan tare da masu baburan, ba sa son yin rajista,” in ji Baffa.

Ya kuma ce Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, ya umurci wasu da ta taimaka wa wadanda ‘yan baranda su ka lalata babura uku a lokacin da suka yanke shawarar kin shiga yajin aikin.

 

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp