fidelitybank

Gwamnati za ta da kaddamar da tsarin sufurin ta – KAROTA

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta kaddamar da sabon tsarin sufuri, domin yin jigilar al’ummar jihar baki daya.

Shugaban hukumar KAROTA, Baffa Babba Dan Agundi ne ya bayyana haka a lokacin da ya ke zantawa da manema labarai, dangane da yajin aikin da masu baburan Adaidaita sahu su ka tafi a jihar.

Ya ce”Gwamnati za ta za ta fitar da sabon tsare-tsaren ne, saboda mu na son a duba yadda tafiyar da harkokin baki daya kamar yadda a ke yi a yanzu. Tuni dai shirye-shirye sun kai ga samar da ababen hawa a jihar.

Batun yajin aiki kuwa ya ce,“Duk da haka, ba su da wani hurumi da za su ce mini kar in nemi bayaninsu, kuma kar in kama su da daukar matakin da ya dace a kansu,” inji shi. Gwamnati ta damu da tsaro ba, wai batun shiga ba ne kawai kamar yadda su ke tunani.

 “Wasu daga lissafin suna ci gaba da aikata ayyukan tare da masu baburan, ba sa son yin rajista,” in ji Baffa.

Ya kuma ce Gwamna Abdullahi Umar Ganduje, ya umurci wasu da ta taimaka wa wadanda ‘yan baranda su ka lalata babura uku a lokacin da suka yanke shawarar kin shiga yajin aikin.

 

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp