fidelitybank

Gwamnati ta kusa kammala aikin madatsar ruwa ta Tiga – Dr. Gawuna

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar wa da manoman cewa, za a kammala aikin madatsar ruwa ta Tiga nan da watan Yuni na wannan shekara.

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai a ranar Talata.

Gawuna wanda ya yi tsokaci kan koke-koke da manoman rani a jihar Kano ke yi, kan rufe madatsar ruwan Tiga, ya bayyana cewa”An rufe madatsar ruwan ne, domin baiwa hukumomin da ke sa ido damar gudanar da gyare-gyare a tashoshin”.

Ya ce, “Dole ne mu rufe madatsar ruwa ta Tiga, domin a samu damar yin gyare-gyare. Ko da ya ke ba gwamnatin jihar Kano ce, ta yi aikin rufe bakin ba, sai dai hukumar raya kogin Hadeja Jamare”.

“Tun tsawon wadannan shekaru, muna jinkiri wajen aiwatar da kwangilar gyarawa da kuma tsawaita aikin noman ruwa da wani kamfani mai suna “Transforming Irrigation Management in Nigeria, TRIMMING” ke yi. Dole ne mu kyale su su rufe dam”.

Mataimakin Gwamnan wanda kwamishinan noma da albarkatun kasa na jihar ya bayyana cewa, gyaran hanyoyin da aka gyara za su bunkasa ayyukan noman ban ruwa a yankunan.

 

 

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mu na aiki tuÆ™uru wajen daÆ™ile ayyukan ta’adda a Najeriya – Christopher Musa

Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya tabbatarwa...

Mayaƙan ISWAP sun harbe Manoma 23 a Borno

Rahotanni sun bayyana cewa ƙungiyar mayaƙan ISWAP ta kashe...

Real Madrid ta É—auki É—an wasan baya daga Bournemouth

Real Madrid ta sanar da sayen É—an wasan baya...

Gwamnatin Kano ta haramta yin bikin Ƙauyawa da gidajen biki

Hukumar tace fina-finai a jihar Kano ta sanar da...

An kashe Æ´an Boko Haram biyar a Borno

Dakarun sojin Najeriya haɗe da wasu maharba sun daƙile...

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...
X whatsapp