fidelitybank

Ba zamu fitar da jadawallin zabe ba sai mun ga abun da ya biyo ba – INEC

Date:

Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta INEC, Farfesa Mahmud Yakubu, ya ce, hukumar na ci gaba da jiran ganin abin da zai biyo baya a ƙudirin gyaran dokar zaɓe da ke gaban shugaban ƙasa kafin su faɗi jadawalin babban zaɓen 2023.

Yayin ganawa da manema labarai, Farfesa Mahmud, ya ƙara da cewa, shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya ba su tabbacin cewa ‘yan majalisar za su mayar da hankali kan gyaran dokar da zarar sun koma bakin aiki a yau Talata daga hutun ƙarshen shekara da suka yi.

“Muna jiran saka wa ƙudirin dokar zaɓe hannu cikin sauri, wadda take da matuƙar muhimmanci ga harkokin zaɓen mu. Da zarar ta zama doka, nan take za mu fitar da jadawalin ayyuka na babban zaɓen 2023 bisa tsarin sabuwar dokar, “ a cewar Farfesa Yakubu.

Shugaba Buhari ya bayyana cewa, ya ƙi amincewa ya saka wa dokar hannu, saboda ‘yan majalisa sun haƙiƙance cewa, wajibi ne jam’iyyu su fitar da ‘yan takara ta hanyar zaɓen yar tinƙe, ya na mai cewa “Dole ne a bai wa mutane zaɓi”.

Kafin su tafi hutun, ‘yan majalisar sun sha alwashin yin amfani da damar da Kundin Tsarin Mulki ya ba su wajen tsallake shugaban ƙasa kuma su saka wa dokar hannu.

breaking news in nigeria today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...

Da Ɗumi-Ɗumi: Kashim Shettima zai rako gawar Muhammadu Buhari zuwa Najeriya

Tsohon Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya rasu. Ya rasu ne...

Ina Tinubu ya ke ya ɓata ba bayani – ADC

Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC, ta soki Shugaba,...

Koriya ta Arewa za ta ba Rasha ƙarin sojoji domin yaƙin Ukraine

Shugaban Koriya ta Arewa Kim Jong Un ya yi...

Jam’iyyar ADC alheri ce ga siyasar Najeriya – Femi Gbajabiamila

Shugaban ma'aikata na fadar gwamnatin Najeriya, Femi Gbajabiamila ya...

Tinubu na yunkurin tauye hakkin ma’aikata – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban ƙasa a Najeriya, Atiku Abubakar, ya...

Trump ya lafta wa ƙasashen Tarayyar Turai da Mexico harajin kashi 30

Shugaban Amurka Donald Trump ya lafta wa ƙasashen ƙungiyar...

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Huhukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan...

EFCC na neman Rabi’u Auwalu Tijjani ruwa a jallo a Kano

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin...

An gano musabbabin hatsarin jirgin saman Indiya

Masu bincike sun bayyana sakamako na farko-farko game da...

Amurka ta haramta wa shugaban kasar Cuba shiga kasar

Amurka a karon farko ta ƙaƙaba takunkumi kan shugaban...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida...
X whatsapp