fidelitybank

Gwamnati ta kusa kammala aikin madatsar ruwa ta Tiga – Dr. Gawuna

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar wa da manoman cewa, za a kammala aikin madatsar ruwa ta Tiga nan da watan Yuni na wannan shekara.

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai a ranar Talata.

Gawuna wanda ya yi tsokaci kan koke-koke da manoman rani a jihar Kano ke yi, kan rufe madatsar ruwan Tiga, ya bayyana cewa”An rufe madatsar ruwan ne, domin baiwa hukumomin da ke sa ido damar gudanar da gyare-gyare a tashoshin”.

Ya ce, “Dole ne mu rufe madatsar ruwa ta Tiga, domin a samu damar yin gyare-gyare. Ko da ya ke ba gwamnatin jihar Kano ce, ta yi aikin rufe bakin ba, sai dai hukumar raya kogin Hadeja Jamare”.

“Tun tsawon wadannan shekaru, muna jinkiri wajen aiwatar da kwangilar gyarawa da kuma tsawaita aikin noman ruwa da wani kamfani mai suna “Transforming Irrigation Management in Nigeria, TRIMMING” ke yi. Dole ne mu kyale su su rufe dam”.

Mataimakin Gwamnan wanda kwamishinan noma da albarkatun kasa na jihar ya bayyana cewa, gyaran hanyoyin da aka gyara za su bunkasa ayyukan noman ban ruwa a yankunan.

 

 

latest news in nigeria today 2022 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naÉ—in...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa Æ´an wasan...
X whatsapp