fidelitybank

Gwamnati ta kusa kammala aikin madatsar ruwa ta Tiga – Dr. Gawuna

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar wa da manoman cewa, za a kammala aikin madatsar ruwa ta Tiga nan da watan Yuni na wannan shekara.

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai a ranar Talata.

Gawuna wanda ya yi tsokaci kan koke-koke da manoman rani a jihar Kano ke yi, kan rufe madatsar ruwan Tiga, ya bayyana cewa”An rufe madatsar ruwan ne, domin baiwa hukumomin da ke sa ido damar gudanar da gyare-gyare a tashoshin”.

Ya ce, “Dole ne mu rufe madatsar ruwa ta Tiga, domin a samu damar yin gyare-gyare. Ko da ya ke ba gwamnatin jihar Kano ce, ta yi aikin rufe bakin ba, sai dai hukumar raya kogin Hadeja Jamare”.

“Tun tsawon wadannan shekaru, muna jinkiri wajen aiwatar da kwangilar gyarawa da kuma tsawaita aikin noman ruwa da wani kamfani mai suna “Transforming Irrigation Management in Nigeria, TRIMMING” ke yi. Dole ne mu kyale su su rufe dam”.

Mataimakin Gwamnan wanda kwamishinan noma da albarkatun kasa na jihar ya bayyana cewa, gyaran hanyoyin da aka gyara za su bunkasa ayyukan noman ban ruwa a yankunan.

 

 

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp