fidelitybank

Gwamnati ta kusa kammala aikin madatsar ruwa ta Tiga – Dr. Gawuna

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta tabbatar wa da manoman cewa, za a kammala aikin madatsar ruwa ta Tiga nan da watan Yuni na wannan shekara.

Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ne ya tabbatar da hakan ga manema labarai a ranar Talata.

Gawuna wanda ya yi tsokaci kan koke-koke da manoman rani a jihar Kano ke yi, kan rufe madatsar ruwan Tiga, ya bayyana cewa”An rufe madatsar ruwan ne, domin baiwa hukumomin da ke sa ido damar gudanar da gyare-gyare a tashoshin”.

Ya ce, “Dole ne mu rufe madatsar ruwa ta Tiga, domin a samu damar yin gyare-gyare. Ko da ya ke ba gwamnatin jihar Kano ce, ta yi aikin rufe bakin ba, sai dai hukumar raya kogin Hadeja Jamare”.

“Tun tsawon wadannan shekaru, muna jinkiri wajen aiwatar da kwangilar gyarawa da kuma tsawaita aikin noman ruwa da wani kamfani mai suna “Transforming Irrigation Management in Nigeria, TRIMMING” ke yi. Dole ne mu kyale su su rufe dam”.

Mataimakin Gwamnan wanda kwamishinan noma da albarkatun kasa na jihar ya bayyana cewa, gyaran hanyoyin da aka gyara za su bunkasa ayyukan noman ban ruwa a yankunan.

 

 

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp