fidelitybank

Gwamnati na kashe Niara biliyan 1 wajen biyan ma’aikatan FAAN dun shekara – Keyamo

Date:

Ministan Sufurin Jiragen Sama da Cigaban Jiragen Sama Festus Keyamo, ya ce Gwamnatin Najeriya na kashe Naira Biliyan 1 wajen biyan tallafin kudin alawus na Duty Tour Allowance (DTA) da tikitin jirgin sama ga Hukumar Kula da Jiragen Sama ta Tarayyar Najeriya, FAAN, jami’an da ke kai da kawowa daga Abuja zuwa Legas, duk shekara.

Keyamo ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis a wata sanarwa da ya fitar da ke fayyace kalamansa na ā€˜DTA ma’aikatan FAAN N500 a gidan Talabijin na Channels.

A cewarsa, a shekarar 2023 ma’aikatan FAAN sun kashe N493,678,620.37 akan DTA da kuma N451,058,950.09 na tikitin jirgi.

ā€œLokacin da na yi hira da gidan talabijin na Channels a jiya, ba a yi mini bayani ba game da kudaden da FAAN ta kashe a shekarar da ta gabata a kan DTA (Duty Tour Allowance) ga manyan jami’an da ke kai da komowa daga Legas zuwa Abuja kusan kullum.

ā€œKudin ya kai N493,678,620.37. Baya ga tikitin jirgin da na ambata ya kai N451,058,950.09.

ā€œDon haka, a dunkule, saboda dagewar da aka yi na nada Abuja a matsayin hedikwatar FAAN (lokacin da babu ofisoshi a Abuja da zai dauki dukkan manyan jami’an FAAN), FAAN ta kashe kusan Naira biliyan daya a shekara guda,ā€ inji shi.

DAILY POST ta rahoto cewa Ministan ya dage kan ci gaba da matakin da Gwamnatin Tarayya ta dauka na mayar da hedikwatar FAAN zuwa Legas duk da adawar da wasu bangarorin suka yi.

Ku tuna cewa a ranar 19 ga watan Janairu, 2023, Keyamo ya sanar da sauya shelkwatar FAAN daga Abuja zuwa Legas.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ʙasar...

Iran ta ʙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ʙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ʙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ʓansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ʙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ę“an ʙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ā€˜yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ʙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ę“anbindiga da suka addabi yankunan ʙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leʙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maʙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ʙarʙashin mai...
X whatsapp