fidelitybank

Gwamnan Kaduna ya dawo da rawanin Sarkin da El-Rufa’i ya tsige

Date:

Gwamnan Jihar Kaduna Malam Uba Sani ya mayar wa Jonathan Paragua Zamuna rawaninsa na Sarkin Piriga.

 

Gwamnan ya ce ya mayar wa sarkin rawaninsa ne bayan kotun ma’aikata ta jihar ta yanke hukuncin soke cire masa rawanin.

 

A zamanin tsohon gwamnan jihar, Nasiru El-Rufai ne aka tuɓe rawanin sarkin, amma daga bisani sarkin ya kai ƙara kotu, inda a ranar 14 ga Yunin 2024, kotu ta soke cire sarkin, kamar yadda Channels ta ruwaito.

 

Uba Sani ya taya sarkin murnar komawa kujerarsa, sannan ya yi kira a gare shi da ya yi adalci ga kowa ba tare da nuna bambancin addini da ƙabila.

 

“Gwamnatinmu tana bin doka da oda. Wannan ne ya sa ba mu ɓata lokaci ba wajen ɗabbaƙa hukuncin kotun ma’aikata na mayar wa Sarkin Piriga rawaninsa,” in ji shi.

 

A nasa ɓangare, Sarkin Piriga, ya yi godiya ga gwamnan bisa mayar masa da rawani, inda ya ƙara da cewa akwai ƙabilu 12, kuma suna zama lafiya tare da juna.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp