fidelitybank

Gwamnan Bauchi ka manta da batun takarar shugaban kasa – CAN

Date:

Mabiya addinin Kirista a jihar Bauchi sun shaida wa Gwamna jihar, Bala Mohammed cewa ya yi watsi da duk wani shiri na tsayawa takarar shugaban kasa a 2023.

Shugaban kungiyar kuma shugaban kungiyar kiristoci ta Najeriya (CAN), Reverend Abraham Damina Dimeus ne ya bayyana hakan a ranar Asabar a lokacin da ya ke jawabi a gidan gwamnati da ke Bauchi.

Kiristocin sun bi sahun gwamnan domin bikin Kirsimeti na bana.

Malamin ya ce mutanen yankin na jin dadin zaman gwamnan, domin haka ya kamata ya sake tsayawa takara a karo na biyu maimakon ya zubawa shugaban kasa ido.

“Duk da cewa a shirye mu ke mu tafi tare da ku a duk inda ku ka je, amma a halin yanzu muna bukatar ku ci gaba da zama a nan Jihar Bauchi, domin kammala aikin da kuka fara.

“Al’ummar Kirista na jin daÉ—in mulkin ku tun lokacin da ku ka hau mulki. Ba ku nuna wariya ga al’ummar Kirista ba. Kun tafiyar da mu a cikin harkokin mulki,” inji Rev Dimeus.

Gwamna Mohammed ya nuna godiya ga Allah da ya baiwa kowa damar sake yin wani bikin Kirsimeti, ya na mai bayyana hakan a matsayin alheri da rahamar Ubangiji.

Gwamnan ya ce, ba shi da wani zabi illa ya yi wa kowa a jihar daidai wa daida ba tare da la’akari da addininsa ba, domin shi dan gida ne da ke da Musulmi da Kirista.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp