fidelitybank

Gwamna mai jiran gado Soludo ya nada kwamitin rantsar da shi

Date:

Zababben gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo, ya fitar da jerin sunayen mambobin kwamitin mika mulki mai wakilai 80 da za su taimaka wajen rantsar da shi a ranar 17 ga Maris, 2022.

A cikin wata sanarwa da ya fitar, jiya, ta hannun mai taimaka wa Soludo kan harkokin yada labarai, Joe Anatume, jerin sun kunshi mambobi 80, tare da fitattun ‘yan Najeriya, wadanda za su taka rawa daban-daban.

Ya ce, kwamitin zai tuntubi tawagar da gwamnatin jihar Anambra ta kafa, domin tabbatar da karbar mulki daga hannun gwamnatin Willie Obiano zuwa gwamnatin Soludo daga ranar 17 ga Maris, 2022.

Sanarwar ta tabbatar da cewa, tsohuwar ministar ilimi, Dr. Oby Ezekwesili, ita ce shugabar kwamitin, yayin da Farfesa Benedict Oramah, Farfesa Pat Utomi da Osita Chidoka za su taka muhimmiyar rawa wajen shirin mika mulki.

Sauran mambobin sun hada da: Uche Okafor, Farfesa Chidi Odinkalu, Steve Nworga, Ben Nwankwo, Charles Odedo, Tony Ifeanya, Ferdinand Agu, Farfesa Osita Ogbu, Chikwe Udensi, Greg Ibe da Alex Otti, da dai sauransu.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, za a sanar da sharuddan kwamitin, da kuma yadda za a gudanar da shi a yayin kaddamar da taron farko da kuma zaman taron farko da aka shirya gudanarwa tsakanin 19 da 22 ga watan Janairu, 2022 a otal din Golden Tulip (Agulu Lake) da ke cikin Otal din Golden Tulip (Agulu Lake) jihar

Har ila yau, ya ce, a na sa ran mambobin za su isa ranar Laraba 19 ga watan Janairu, yayin da za a fara taron kaddamar da taron farko a ranar 20 ga watan Janairu.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp