fidelitybank

Guardiola ya saki Matarsa a kan rattaɓa kwantiragi da City

Date:

Matar Pep Guardiola, Cristina Serra, ta yi magana a karon farko, tun bayan da aka samu labarin cewa aurenta da kocin Manchester City ya shiga rudani.

Yanzu Cristina ta nace cewa tana “jin dadi”.

An hango ‘yar Brazil din a Barcelona ce kadai ke cin kasuwa, mako guda bayan rabuwarta da Guardiola ya fito fili.

Ta yi murmushi yayin da wani dan jarida dan kasar Spain ya nufo ta a tsakiyar gari.

Lokacin da aka tambaye ta yadda take, Cristina ta amsa: “Perfecta, gracias” – “Cikakke, godiya” a Turanci.

Mahaifiyar ‘ya’yan uku ta kara da cewa: “Komai yana lafiya”, lokacin da aka tambaye ta game da yanayin tunaninta.

Sai dai ta yi shiru, lokacin da aka tambaye ta dalilin rabuwar su.

Akwai rade-radin cewa matakin da Guardiola ya dauka na ci gaba da zama a Manchester da kuma sanya hannu kan yarjejeniyar tsawaita wa’adin shekaru biyu da kulob din shi ne babban dalilin.

Ma’auratan sun hadu a 1994 kuma sun yi aure a 2014.

An fahimci cewa Guardiola da Cristina suna ci gaba da samun kyakkyawar dangantaka da soyayya kuma ba su rabu ba saboda mutum na uku.

vanguard news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp