fidelitybank

Guardiola ya saki Matarsa a kan rattaɓa kwantiragi da City

Date:

Matar Pep Guardiola, Cristina Serra, ta yi magana a karon farko, tun bayan da aka samu labarin cewa aurenta da kocin Manchester City ya shiga rudani.

Yanzu Cristina ta nace cewa tana “jin dadi”.

An hango ‘yar Brazil din a Barcelona ce kadai ke cin kasuwa, mako guda bayan rabuwarta da Guardiola ya fito fili.

Ta yi murmushi yayin da wani dan jarida dan kasar Spain ya nufo ta a tsakiyar gari.

Lokacin da aka tambaye ta yadda take, Cristina ta amsa: “Perfecta, gracias” – “Cikakke, godiya” a Turanci.

Mahaifiyar ‘ya’yan uku ta kara da cewa: “Komai yana lafiya”, lokacin da aka tambaye ta game da yanayin tunaninta.

Sai dai ta yi shiru, lokacin da aka tambaye ta dalilin rabuwar su.

Akwai rade-radin cewa matakin da Guardiola ya dauka na ci gaba da zama a Manchester da kuma sanya hannu kan yarjejeniyar tsawaita wa’adin shekaru biyu da kulob din shi ne babban dalilin.

Ma’auratan sun hadu a 1994 kuma sun yi aure a 2014.

An fahimci cewa Guardiola da Cristina suna ci gaba da samun kyakkyawar dangantaka da soyayya kuma ba su rabu ba saboda mutum na uku.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mu na aiki tuƙuru wajen daƙile ayyukan ta’adda a Najeriya – Christopher Musa

Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya tabbatarwa...

Mayaƙan ISWAP sun harbe Manoma 23 a Borno

Rahotanni sun bayyana cewa ƙungiyar mayaƙan ISWAP ta kashe...

Real Madrid ta ɗauki ɗan wasan baya daga Bournemouth

Real Madrid ta sanar da sayen ɗan wasan baya...

Gwamnatin Kano ta haramta yin bikin Ƙauyawa da gidajen biki

Hukumar tace fina-finai a jihar Kano ta sanar da...

An kashe ƴan Boko Haram biyar a Borno

Dakarun sojin Najeriya haɗe da wasu maharba sun daƙile...

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...
X whatsapp