fidelitybank

Gombe: APC ta gargaɗi Goje da ya bata haƙuri ko ta dakatar da shi

Date:

 

 

 

 

Jam’iyar APC a Jihar Gombe ta gargaɗi tsohon gwamnan jihar, Ɗanjuma Goje a kan ya bada haƙuri ko kuma a dakatar da shi daga jam’iyar.

Jaridar Punch ta rawaito cewa jam’iyar ta baiwa Goje ƙarin wa’adin makonni biyu da ya bada haƙuri a kan rikicin da ya zama sanadiyyar rasa rayuka da asarar dukiyoyi a kwanakin baya a jihar.

Punch ta ƙara da cewa dama can jam’iyar ta baiwa Goje, wanda shine Sanata mai wakiltar mazaɓar Gombe ta tsakiya, wa’adin wata daya da ya bada haƙuri a kan rikicin da ya faru amma bai bayar ba, shine a ka ƙara masa makonni biyu inda daga nan idan ya ƙi ya bada hakurin, to zai fuskanci dakatarwa.

Da ya ke jawabi a makarantar sakandare ta Pindiga, Mohammed Kashere, shugaban APC na mazaɓar Kashere, inda nan ce mazaɓar Goje, ya ce masu ruwa da tsaki a jam’iyar ne su ka amince da a karawa Gojen wa’adin makonni biyu, in ya ki bada haƙuri, to sai a dakatar da shi a jam’iyance.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...
X whatsapp