fidelitybank

Gombe: APC ta gargaɗi Goje da ya bata haƙuri ko ta dakatar da shi

Date:

 

 

 

 

Jam’iyar APC a Jihar Gombe ta gargaɗi tsohon gwamnan jihar, Ɗanjuma Goje a kan ya bada haƙuri ko kuma a dakatar da shi daga jam’iyar.

Jaridar Punch ta rawaito cewa jam’iyar ta baiwa Goje ƙarin wa’adin makonni biyu da ya bada haƙuri a kan rikicin da ya zama sanadiyyar rasa rayuka da asarar dukiyoyi a kwanakin baya a jihar.

Punch ta ƙara da cewa dama can jam’iyar ta baiwa Goje, wanda shine Sanata mai wakiltar mazaɓar Gombe ta tsakiya, wa’adin wata daya da ya bada haƙuri a kan rikicin da ya faru amma bai bayar ba, shine a ka ƙara masa makonni biyu inda daga nan idan ya ƙi ya bada hakurin, to zai fuskanci dakatarwa.

Da ya ke jawabi a makarantar sakandare ta Pindiga, Mohammed Kashere, shugaban APC na mazaɓar Kashere, inda nan ce mazaɓar Goje, ya ce masu ruwa da tsaki a jam’iyar ne su ka amince da a karawa Gojen wa’adin makonni biyu, in ya ki bada haƙuri, to sai a dakatar da shi a jam’iyance.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp