fidelitybank

Gombe: APC ta gargaɗi Goje da ya bata haƙuri ko ta dakatar da shi

Date:

 

 

 

 

Jam’iyar APC a Jihar Gombe ta gargaɗi tsohon gwamnan jihar, Ɗanjuma Goje a kan ya bada haƙuri ko kuma a dakatar da shi daga jam’iyar.

Jaridar Punch ta rawaito cewa jam’iyar ta baiwa Goje ƙarin wa’adin makonni biyu da ya bada haƙuri a kan rikicin da ya zama sanadiyyar rasa rayuka da asarar dukiyoyi a kwanakin baya a jihar.

Punch ta ƙara da cewa dama can jam’iyar ta baiwa Goje, wanda shine Sanata mai wakiltar mazaɓar Gombe ta tsakiya, wa’adin wata daya da ya bada haƙuri a kan rikicin da ya faru amma bai bayar ba, shine a ka ƙara masa makonni biyu inda daga nan idan ya ƙi ya bada hakurin, to zai fuskanci dakatarwa.

Da ya ke jawabi a makarantar sakandare ta Pindiga, Mohammed Kashere, shugaban APC na mazaɓar Kashere, inda nan ce mazaɓar Goje, ya ce masu ruwa da tsaki a jam’iyar ne su ka amince da a karawa Gojen wa’adin makonni biyu, in ya ki bada haƙuri, to sai a dakatar da shi a jam’iyance.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp