fidelitybank

Gobara ta kama a kamfanin kujeru da gadaje a Kano

Date:

Gobara ta kone wani kamfani kayayyakin kujeru da gadaje na Alibert Furniture da ke kan hanyar Murtala Mohammed a cikin birnin Kano.

Jaridar internet ta Solacebase ta rawaito cewa, shedun gani da ido sun ce gobarar wacce ta tashi da sanyin safiyar Litinin din nan ta lalata kamfanin daura da Kano Club gaba daya.

An garzaya da jami’an tsaro biyu na kamfanin da suka samu raunuka asibiti, kamar yadda shaidun gani da ido su ka bayyana.

Ko da ya ke har yanzu ba a san musabbabin tashin gobarar ba, amma shaidu na alakanta lamarin da matsalar wutar lantarki daga rumbuin wutar ta taransfomar kamfanin.

Ko da ya ke jami’an kashe gobara sun samu nasarar shawo kan gobarar, har yanzu wutar na ci gaba da ruruwa a daidai hada wannan rahoton.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da É—anyen man kaÉ—anya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp