fidelitybank

Gobara a gidan Yari: Fursunoni 36 sun mutu

Date:

A ƙalla mutum 36 ne suka mutu wasu da dama kuma suka jikkata, sakamaon wata gobara da ta tashi a gidan yarin Burundi.

Mataimakin shugaban ƙasar, Prosper Bazombanza ya shaida wa manema labarai cewa, gobarar ta tashi ne a wani gidan yari mai cunkoso a babban birnin ƙasar Gitega, inda a ƙalla mutum 69 suka jikkata.

Hotunan da suka yaɗu a intanet sun nuna yadda ginin gidan ke ci da wuta sannan da tarin gawarwaki, waɗanda aka ce na fursunoni ne.

“Wannan babban bala’i ne,” kamar yadda wani fursuna ya shaida wa BBC ta waya.

“Zan iya cewa kusan kashi 90 cikin 100 na ɗakunan kwana sun ƙone ƙurmus.”

Wani ɗan jarida a wajen gidan yarin ya shaida wa BBC cewa ma’aikatan jinya daga asibitin Gitega sun shiga gidan yarin don taimaka wa waɗanda lamarin ya rutsa da su, yana mai cewa suna kwashe mamatan da waɗanda suka jikkata.

Gobarar ta tashi ne da misalin ƙarfe 4 na yammaci agogon ƙasar, wato ƙarfe 2 agogon GMT.

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp