fidelitybank

Giwa ta take mutum ya mutu har lahira a Uganda

Date:

Giwa ta take wani dan kasar Saudi Arabia, ya mutu a wani gandun daji a kasar Uganda, bayan da mutumin mai yawan bude idanu da abokan tafiyarsa suka fita daga motar da suke ciki.

Mutumin wanda ke tare da abokan tafiyarsa da suke yawon bude idanu a gandun dajin Murchison Falls National Park inda za su je birnin Arua, ya gamu da ajalinsa ne a lokacin da suka fita daga motarsu, domin su kama ruwa da daddare.

Daga nan ne kwatsam sai wani garken giwaye ya tasa su gaba, kuma marigayin wanda ya yi nisa daga inda sauran abokan yawon nasa suke ya kasa dawowa.

Lamarin wanda ya faru ranar Talata da daddare, bai bayyana ba sosai sai a jiya Laraba.

Hukumomin da ke kula da gandun sun tabbatar da aukuwar lamarin kuma sun ce a na gudanar da bincike.

Wannan dai ba shi ne karon farko ba da namun daji ke kai hari kan mutane a Uganda. A cewar BBC.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na É—aya daga cikin jhihohin da ake kaÉ—a...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...

Barau ya jagorancin gangamin zaben cike gurbi a Kano

Barau ya samu rakiyar Karamin Ministan Gidaje da Raya...

Gwamnatin Kano ta kara fadada shirin matasa 

Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya sake,...
X whatsapp