fidelitybank

Girgizar kasa ta kashe mutane 26 ‘yan gida daya a Afghanista

Date:

Akalla mutum 26 ne aka tabbatar da mutuwar su a gida daya, sakamakon wata girgizar kasa mai karfin mataki 5.3 a kasar Afghanistan.

Mutanen sun gamu da ajalinsu ne bayan rufin gidansu ya rufta a kansu a yankin Qadis da ke Yammacin Lardin Badghis na kasar.

A cewar mai magana da yawun Lardin Badghis, Baz Mohammad Sarwary.“Matan aure biyar da kananan yara hudu na daga cikin mutum 26 da suka rasu a girgizar kasar,”

Ya ce, girgizar kasar ta kuma lalata wasu gidaje a gundumar Muqr da ke cikin Lardin, sai dai ba a kai ga samun alkaluman wadanda lamarin ya shafa a yankin ba tukuna.

Yankin Qadis dai na daga cikin yankunan da matsalar karancin ruwan sama ta fi yi wa illa a kasar Afhganistan, kuma ta yi ta fama da rashin kayan agaji daga kasashen duniya a tsawon shekara 20 da suka gabata.

Kasar Afghanistan dai na yawan fama da girgizar kasa, musamman a yankin da Tsaunin Hindu Kush yake, wanda ke kan iyakokin kasar da nahiyar Turai da kuma Asiya ta bangaren Indiya.

 

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp