fidelitybank

Girgizar kasa ta kashe mutane 26 ‘yan gida daya a Afghanista

Date:

Akalla mutum 26 ne aka tabbatar da mutuwar su a gida daya, sakamakon wata girgizar kasa mai karfin mataki 5.3 a kasar Afghanistan.

Mutanen sun gamu da ajalinsu ne bayan rufin gidansu ya rufta a kansu a yankin Qadis da ke Yammacin Lardin Badghis na kasar.

A cewar mai magana da yawun Lardin Badghis, Baz Mohammad Sarwary.“Matan aure biyar da kananan yara hudu na daga cikin mutum 26 da suka rasu a girgizar kasar,”

Ya ce, girgizar kasar ta kuma lalata wasu gidaje a gundumar Muqr da ke cikin Lardin, sai dai ba a kai ga samun alkaluman wadanda lamarin ya shafa a yankin ba tukuna.

Yankin Qadis dai na daga cikin yankunan da matsalar karancin ruwan sama ta fi yi wa illa a kasar Afhganistan, kuma ta yi ta fama da rashin kayan agaji daga kasashen duniya a tsawon shekara 20 da suka gabata.

Kasar Afghanistan dai na yawan fama da girgizar kasa, musamman a yankin da Tsaunin Hindu Kush yake, wanda ke kan iyakokin kasar da nahiyar Turai da kuma Asiya ta bangaren Indiya.

 

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...
X whatsapp