fidelitybank

Gasar Firimiya ta Ƙasa: Kano Pillars ta sha kashi 3-0 a hannun Akwa United

Date:

Mai riƙe da kambun Gasar Firimiya ta Ƙasa, NPFL, Akwa United ta lallasa Kano Pillars 3-0 a gasar da a ka fara jiya Lahadi.
Pillars, wacce a ke yi wa laƙabi da Sai masu gida, ta sha kashi ne a gidan Akwa United a Uyo, babban birnin Jihar Akwa Ibom.
Ezekiel Bassey ne ya fara zura ƙwallo a ranar Pillars a minti na 45, a na daf da tafiya hutun rabin lokaci.
Jim kaɗan bayan an dawo daga hutun rabin lokaci, a daidai mintuna na 53 sai Stephen Chukwude shima ya jefa tashi ƙwallon.
A mintin ƙarshe na tashi da ga wasan ne kuma Ubong Friday ya rufe taro da addu’a, inda shima ya zura tashi ƙwallon da ta baiwa Akwa United nasar samun maki 3 da kuma ƙwallaye 3 a gasar ta bana.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp