fidelitybank

Gasar Firimiya ta Ƙasa: Kano Pillars ta sha kashi 3-0 a hannun Akwa United

Date:

Mai riƙe da kambun Gasar Firimiya ta Ƙasa, NPFL, Akwa United ta lallasa Kano Pillars 3-0 a gasar da a ka fara jiya Lahadi.
Pillars, wacce a ke yi wa laƙabi da Sai masu gida, ta sha kashi ne a gidan Akwa United a Uyo, babban birnin Jihar Akwa Ibom.
Ezekiel Bassey ne ya fara zura ƙwallo a ranar Pillars a minti na 45, a na daf da tafiya hutun rabin lokaci.
Jim kaɗan bayan an dawo daga hutun rabin lokaci, a daidai mintuna na 53 sai Stephen Chukwude shima ya jefa tashi ƙwallon.
A mintin ƙarshe na tashi da ga wasan ne kuma Ubong Friday ya rufe taro da addu’a, inda shima ya zura tashi ƙwallon da ta baiwa Akwa United nasar samun maki 3 da kuma ƙwallaye 3 a gasar ta bana.

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...

Buhari ya yi wa Najeriya hidimar da ba za a manta da shi ba – António Guterres

Babban Sakatare na Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD) António Guterres...

Binani ta koma jam’iyyar haɗaka ta ADC

'Yartakarar gwamnan jihar Adamawa a zaɓen 2023, Sanata Aishatu...

A Talata zan koma aiki na a majalisa – Natasha

Yar majalisar Dattawa, Sanata Natasha Akpoti, ta ci alwashin...
X whatsapp