fidelitybank

Garkuwa da mutane: ‘Yan banga sun kama mutane 2 a kan hanyar Abuja zuwa Lokoja

Date:

Rundunar hadin gwiwa ta ‘yan banga da mafarauta ta dakile kai wani harin garkuwa da matafiya a gadar Ahoko, da ke kan babbar hanyar Abuja zuwa Lokoja.

Guda daga cikin mamba na ‘yan bangar wanda ya nemi a sakaye sunansa, ya ce an kama mutanen biyu da ake zargi da yin garkuwa.

Ya ce masu garkuwa da mutanen sun yi wa matafiya kwanton bauna ne a wata lankwasa kusa da gadar a lokacin da tawagar ‘yan banga da mafarauta suka isa wurin.

Dan banga din ya ce an mika masu garkuwa da mutanen biyu ga jami’an tsaro a Lokoja, babban birnin jihar Kogi, tare da bindigu biyu da aka kwato daga hannun masu garkuwar.

Kwamandan kungiyar mafarautan na jihar Kogi, Hassan Yakubu, ya tabbatar da kama mutanen biyu a Ahoko, inda ya ce an mika su ga jami’an tsaro. Inji Aminiya.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp