fidelitybank

Ganduje ya yi wa Kwankwaso ta’aziyyar kanin sa

Date:

Gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya yi wa tsohon gwamnan jihar, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ta’aziyyar rasuwar kaninsa, Kwamared Inuwa Musa Kwankwaso.

A wata sanarwa da kwamishinan yada labarai na jihar, Malam Muhammad Garba ya sanyawa hannu, gwamnan ya bayyana rasuwar marigayin a matsayin rashi ba ga iyalansa kadai ba har ma da jiha da kasa baki daya.

Ya bayyana cewa marigayi Kwamared Kwankwaso ya bayyana shi a matsayin ma’aikaci mai kwazo kafin ya yi ritaya, musamman a lokacin da ya yi aiki a shirin shukar dazuka inda ya kwashe shekaru da dama.

Gwamna Ganduje ya yi addu’ar Allah ya jikan sa da Aljannar Firdausi da daukacin iyalansa baki daya.

Inuwa ya rasu ne a ranar Lahadi kuma an yi jana’izarsa a ranar Litinin.

 

newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp