fidelitybank

Fyade: Kotu ta yankewa dan wasa Robinho hukuncin shekara 9 a Italiya

Date:

Kotu a kasar Italiya ta kama tsohon ɗan wasan Brazil, Robinho, da laifin yi wa wata mata fyade.

Kotun Ƙolin da ke birnin Rum ta aminta da hukuncin kotun ɗaukaka kara da ta yanke wa Robinho da abokansa biyar hukuncin daurin shekara tara.

A shekarar 2013 aka zargi Robinho da abokansa da cin zarafin wata yar kasar Albania ta hanyar lalata, a lokacin da ya ke wasa a kungiyar kwallon kafa ta AC Milan.

Amma da wahala ya sha ɗauri, lura da cewa ɗan ƙwallon ya na ƙasarsa kuma Brazil ba ta da yarjejeniyar mika dan kasarta, domin fuskantar hukunci a wata kasa.

Robinho wanda tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid da AC Milan da kuma Manchester City da kuma Newcastle a nahiyar Turai.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp