fidelitybank

Farashin Gas din girki ya ragu a Najeriya – Gwamnati

Date:

Gwamnatin tarayya ta ce ta na daukar matakan da su ka dace, domin ganin an kara rage farashin iskar Gas din da a ka fi sani da gas din girki.

Gwamnati ta bayyana hakan ne yayin da ta ke mayar da martani ga raguwar farashin iskar gas a kwanan baya.

Bincike ya nuna cewa farashin LPG kilogiram 12.5 na gasa ya ragu daga Naira 8,800 zuwa tsakanin N8400 zuwa N8200. A wasu shagunan farashin ya ragu zuwa tsakanin Naira 7,800 zuwa N8,000 a ranar Alhamis.

A watan Nuwamba, farashin gas tashi sama da kashi 240 tsakanin Janairu da Oktoba 2021.

farashin ya karu da kashi 240 a kan kilo 12.5, inda ya tashi daga Naira 3,000 zuwa Naira 10,200 a cikin watanni 10 na farkon shekarar 2021.

Kimanin kashi 65 cikin 100 na LPG a na shigo da su Najeriya ne, yayin da abin da a ke nomawa a cikin gida ya kai kashi 35 cikin 100, domin haka farashin kayayyaki a kasuwannin duniya ya shafi farashin cikin gida.

Mai magana da yawun shugaban kasa, Femi Adeshina ya ce farashin LPG na duniya ya yi tashin gwauron zabi a cikin watan Oktoban bara, amma ya ragu zuwa karshen shekarar 2021 zuwa watan Janairun 2022, wanda hakan kuma ya taimaka wajen faduwar farashin gas na LPG a fadin kasar nan.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp