fidelitybank

Farashin abinci a duniya ya tashi da kashi 28 – MDD

Date:

Hukumar abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ya ce,farashin abinci na duniya ya tashi da kashi 28% a shekarar 2021 zuwa matakin da ya fi girma a cikin shekaru goma.

Kididdigar farashin abinci ta hukumar abinci da aikin noma (FAO), wacce ke bin diddigin kayayyakin abinci da a ka fi sayar da su a duniya, ya kai maki 125.7 a shekarar 2021, mafi girma tun daga 131.9 a shekarar 2011.

Lissafin wata-wata ya ɗan sami sauƙi a cikin Disamba, amma ya haura tsawon watanni huɗu da su ka gabata a jere, wanda ke nuna koma bayan girbi da buƙatu mai ƙarfi a cikin shekarar da ta gabata.

Haɓaka farashin abinci ya ba da gudummawa ga hauhawar farashin kayayyaki, yayin da tattalin arziƙin ke murmurewa daga rikicin coronavirus kuma FAO ta yi gargaɗin cewa hauhawar farashin na jefa talakawa cikin haɗari a cikin ƙasashe masu dogaro da shigo da kaya.

A cikin sabon sabuntawar ta, hukumar abinci ta yi taka tsantsan game da ko matsin farashin zai iya raguwa a wannan shekara.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp