fidelitybank

Faransa ta rufe masallaci har tsawon watanni 6

Date:

Mahukunta a kasar Farasansa sun bayar da umarnin rufe wani masallaci har na tsawon watanni 6, sakamakon zargin tunzura mutane.

Ministan harkokin cikin gida na kasar Faransa, Gerald Darmanin ne ya sanar da hakan cewa umarnin ya buiyo bayan masallacin na gudanar da hudubar sa a kan Yahudawa da mabiya addinin kirista da dai sauran su.

Sai dai kuma lauyan masallacin Samim Bolaky a zantawansa da kamfanin dillancin labarai na AFP cewa zasu daukaka kara a kotun yankin Amiens bisa wannan umarnin .

Masallacin da ke arewacin kasar Faransa an dai rufe shi ne har na tsawon wattanni 6

A kalla masallatai 25 kasar Faransa ta rufe tun daga watan Agusta har kawo wannan lokaci. Wanda adadin masallatan da aka rufe kawo yanzu a kasar Faransa an rufe masallatai 21 daga cikin 99 6 daga ciki ana kan hanyar rufe su.

A kalla dai musulmai 2,620 ne ke gudanar da addinin musulnci a kasar ta faransa kamar yadda kamfanin dilancin labarai na AFP ya rawaito.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp