fidelitybank

Faransa ta rufe masallaci har tsawon watanni 6

Date:

Mahukunta a kasar Farasansa sun bayar da umarnin rufe wani masallaci har na tsawon watanni 6, sakamakon zargin tunzura mutane.

Ministan harkokin cikin gida na kasar Faransa, Gerald Darmanin ne ya sanar da hakan cewa umarnin ya buiyo bayan masallacin na gudanar da hudubar sa a kan Yahudawa da mabiya addinin kirista da dai sauran su.

Sai dai kuma lauyan masallacin Samim Bolaky a zantawansa da kamfanin dillancin labarai na AFP cewa zasu daukaka kara a kotun yankin Amiens bisa wannan umarnin .

Masallacin da ke arewacin kasar Faransa an dai rufe shi ne har na tsawon wattanni 6

A kalla masallatai 25 kasar Faransa ta rufe tun daga watan Agusta har kawo wannan lokaci. Wanda adadin masallatan da aka rufe kawo yanzu a kasar Faransa an rufe masallatai 21 daga cikin 99 6 daga ciki ana kan hanyar rufe su.

A kalla dai musulmai 2,620 ne ke gudanar da addinin musulnci a kasar ta faransa kamar yadda kamfanin dilancin labarai na AFP ya rawaito.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp