fidelitybank

Faransa ta rufe masallaci har tsawon watanni 6

Date:

Mahukunta a kasar Farasansa sun bayar da umarnin rufe wani masallaci har na tsawon watanni 6, sakamakon zargin tunzura mutane.

Ministan harkokin cikin gida na kasar Faransa, Gerald Darmanin ne ya sanar da hakan cewa umarnin ya buiyo bayan masallacin na gudanar da hudubar sa a kan Yahudawa da mabiya addinin kirista da dai sauran su.

Sai dai kuma lauyan masallacin Samim Bolaky a zantawansa da kamfanin dillancin labarai na AFP cewa zasu daukaka kara a kotun yankin Amiens bisa wannan umarnin .

Masallacin da ke arewacin kasar Faransa an dai rufe shi ne har na tsawon wattanni 6

A kalla masallatai 25 kasar Faransa ta rufe tun daga watan Agusta har kawo wannan lokaci. Wanda adadin masallatan da aka rufe kawo yanzu a kasar Faransa an rufe masallatai 21 daga cikin 99 6 daga ciki ana kan hanyar rufe su.

A kalla dai musulmai 2,620 ne ke gudanar da addinin musulnci a kasar ta faransa kamar yadda kamfanin dilancin labarai na AFP ya rawaito.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp