fidelitybank

Faransa ta ci tarar Facebook da Google

Date:

Mahukuntan kasar Faransa, sun ci tarar manyan kamfanonin fasahar kasar Amurka, Google da Facebook, tarar Yuro miliyan 210.

Wannan ci gaban ya zo ne yayin da masu kula da harkokin kasuwanci su ka yanke hukuncin cewa, kamfanonin biyu sun keta kuskure.

Da ya ke bayyana tarar, hukumar sa ido kan bayanan sirri, (CNIL), ta lura cewa, shafukan biyu suna wahalar da masu amfani da shafukan.

Sakamakon ci gaban, domin haka, sun ce suna da watanni uku domin biyan ko kuma fuskantar ƙarin hukunci na Yuro 100,000 na kowace rana na jinkiri.

Shugaban CNIL, Karin Kiefer, ya yi iƙirarin cewa, kamata ya yi shafukan su zama mai sauƙi cikin gudanar tsarukan su.

Ya ce: “Lokacin da kuka karÉ“i kukis, a na yin shi a dannawa É—aya kawai. Yin watsi da kukis yakamata ya zama mai sauÆ™i kamar an karÉ“e su. “

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naÉ—in...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa Æ´an wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...
X whatsapp