fidelitybank

Faransa ta ci tarar Facebook da Google

Date:

Mahukuntan kasar Faransa, sun ci tarar manyan kamfanonin fasahar kasar Amurka, Google da Facebook, tarar Yuro miliyan 210.

Wannan ci gaban ya zo ne yayin da masu kula da harkokin kasuwanci su ka yanke hukuncin cewa, kamfanonin biyu sun keta kuskure.

Da ya ke bayyana tarar, hukumar sa ido kan bayanan sirri, (CNIL), ta lura cewa, shafukan biyu suna wahalar da masu amfani da shafukan.

Sakamakon ci gaban, domin haka, sun ce suna da watanni uku domin biyan ko kuma fuskantar ƙarin hukunci na Yuro 100,000 na kowace rana na jinkiri.

Shugaban CNIL, Karin Kiefer, ya yi iƙirarin cewa, kamata ya yi shafukan su zama mai sauƙi cikin gudanar tsarukan su.

Ya ce: “Lokacin da kuka karÉ“i kukis, a na yin shi a dannawa É—aya kawai. Yin watsi da kukis yakamata ya zama mai sauÆ™i kamar an karÉ“e su. “

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp