fidelitybank

Everton ta naɗa Lampard a matsayin sabon Koci

Date:

Kungiyar Everton ta naɗa tsohon ɗan wasan Ingila kuma tsohon ɗan wasan tsakiya na Chelsea, Frank Lampard a matsayin sabon mai horar da ita.

Lampard, mai shekara 43, wanda ba shi da aiki shekara daya kenan, tun bayan da Chelsea ta sallameshi a Janairun bara, bayan wata 18 da ya horar a Stamford Bridge.

Everton ta sake ganawa da Vitor Pereira da kuma mai aikin rikon kwarya, Duncan Ferguson a karo biyu, domi zabar daya daga ciki, amma kungiyar ta sanar da nada Lampard.

An kori Rafael Benitez daga jan ragamar kungiyar, bayan da ya ci wasa daya daga 13 da ya fafata a bayannan.

Tsohon kocin Liverpool ya yi aikin ƙasa da wata bakwai, inda Everton ke mataki na 16 a kasan teburi da tazarar maki shida tsakaninta da ’yan ukun karshe.

Tun farko Everton ta yi niyyar bai wa Vitor Pereira aikin kocin, daga baya magoya baya da yawa suka taru a Goodison Park, waɗanda suka ce, ba sa bukatar Pereira a ɗauki Lampard.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp