fidelitybank

Everton ta naɗa Lampard a matsayin sabon Koci

Date:

Kungiyar Everton ta naɗa tsohon ɗan wasan Ingila kuma tsohon ɗan wasan tsakiya na Chelsea, Frank Lampard a matsayin sabon mai horar da ita.

Lampard, mai shekara 43, wanda ba shi da aiki shekara daya kenan, tun bayan da Chelsea ta sallameshi a Janairun bara, bayan wata 18 da ya horar a Stamford Bridge.

Everton ta sake ganawa da Vitor Pereira da kuma mai aikin rikon kwarya, Duncan Ferguson a karo biyu, domi zabar daya daga ciki, amma kungiyar ta sanar da nada Lampard.

An kori Rafael Benitez daga jan ragamar kungiyar, bayan da ya ci wasa daya daga 13 da ya fafata a bayannan.

Tsohon kocin Liverpool ya yi aikin ƙasa da wata bakwai, inda Everton ke mataki na 16 a kasan teburi da tazarar maki shida tsakaninta da ’yan ukun karshe.

Tun farko Everton ta yi niyyar bai wa Vitor Pereira aikin kocin, daga baya magoya baya da yawa suka taru a Goodison Park, waɗanda suka ce, ba sa bukatar Pereira a ɗauki Lampard.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp