fidelitybank

Everton ta naɗa Lampard a matsayin sabon Koci

Date:

Kungiyar Everton ta naɗa tsohon ɗan wasan Ingila kuma tsohon ɗan wasan tsakiya na Chelsea, Frank Lampard a matsayin sabon mai horar da ita.

Lampard, mai shekara 43, wanda ba shi da aiki shekara daya kenan, tun bayan da Chelsea ta sallameshi a Janairun bara, bayan wata 18 da ya horar a Stamford Bridge.

Everton ta sake ganawa da Vitor Pereira da kuma mai aikin rikon kwarya, Duncan Ferguson a karo biyu, domi zabar daya daga ciki, amma kungiyar ta sanar da nada Lampard.

An kori Rafael Benitez daga jan ragamar kungiyar, bayan da ya ci wasa daya daga 13 da ya fafata a bayannan.

Tsohon kocin Liverpool ya yi aikin ƙasa da wata bakwai, inda Everton ke mataki na 16 a kasan teburi da tazarar maki shida tsakaninta da ’yan ukun karshe.

Tun farko Everton ta yi niyyar bai wa Vitor Pereira aikin kocin, daga baya magoya baya da yawa suka taru a Goodison Park, waɗanda suka ce, ba sa bukatar Pereira a ɗauki Lampard.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp