fidelitybank

Everton na son Iwobi ya cigaba da zama a ƙungiyar

Date:

Everton na kokarin ci gaba da rike dan wasanta na Najeriya Alex Iwobi.

Iwobi yana cikin shekarar karshe ta kwantiraginsa da Toffees.

Dan wasan mai shekaru 26 ya kusa rattaba hannu kan tsawaita kwantaragin a farkon kakar wasan data gabata amma ya sauya ra’ayi saboda fafatawar da kungiyar ta yi.

Kungiyoyin Premier da dama sun ce suna zawarcin dan wasan mai taka leda a kungiyar amma har yanzu Everton na fatan za ta iya gamsar da shi ya kulla yarjejeniya da shi.

Merseysiders na iya tunanin siyar da Iwobi maimakon rasa dan wasan kyauta a bazara mai zuwa.

Iwobi ya buga dukkan wasanni 38 da Everton ta buga a gasar Premier a bara, inda ya zura kwallaye biyu sannan ya taimaka bakwai.

Ya koma Everton ne daga Arsenal a shekarar 2019.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp