fidelitybank

Emefiele ya yaudari Buhari a kan canjin kudi – Oshiomhole

Date:

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa, Adams Oshiomhole, ya yi ikirarin cewa babban bankin Najeriya, CBN ya yaudari shugaban kasa Muhammadu Buhari da sake fasalin kudin Naira.

Oshiomhole, wanda ke magana a gidan Talabijin na Channels mai suna ‘The 2023 Verdict’ da aka watsa a ranar Lahadi, ya yi ikirarin cewa manufar na da nufin murde zaben shugaban kasa na wannan watan.

Sai dai tsohon gwamnan jihar Edo ya wanke Buhari daga duk wani laifi.

Karanta Wannan: Ina goyon bayan CBN na sauya kudi – Ben Bruce

A cewarsa, CBN ya sayar wa Buhari wani dalili na yaki da cin hanci da rashawa, wanda ya sanya shugaban kasar ya amince da wannan manufa.

“Zan iya tsammani – ban kasance a wurin ba – domin samun amincewar, na yi imanin cewa CBN ta yaudari Shugaban kasa ta hanyar kara wajabcin gudanar da zabe ba tare da cin hanci da rashawa ba kamar zabe shi ne kadai aikin da wannan shugaban ke da alhakinsa.

“Shugaba Buhari da na sani ba zai sha wahala wajen amincewa ba,” in ji Oshiomhole.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp