fidelitybank

El-Rufa’I ya halarci jana’izar dan majalisar da a ka harbe

Date:

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya halarci sallar jana’izar ɗan majalisar dokokin jihar Kaduna, Rilwan Aminu Gadagau da ‘yan ta’adda su ka kashe shi.

‘Yan ta’adda sun harbe Rilwan Aminu Gadagau wanda ke wakiltar mazabar Giwa ta yamma ne a kan hanyar Kaduna zuwa Zariya a ranar Litinin.

A wata sanarwa da kwamishinan tsaro na cikin gida da harkokin cikin gida na jihar Kaduna Samuel Aruwan ya fitar, ta ce kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Ibrahim Zailani da kuma masallatan Juma’a na Haruna Danja da ke Tudun Wada a garin Zaria sun tarbi gwamnan.

El-Rufa’I, ya kuma yi addu’ar Allah ya jikan sa, da kuma rayukan sauran ‘yan kasar da suka rasa rayukansu a hare-haren baya-bayan nan da aka kai a jihar.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp