fidelitybank

El-Rufa’I ya halarci jana’izar dan majalisar da a ka harbe

Date:

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya halarci sallar jana’izar ɗan majalisar dokokin jihar Kaduna, Rilwan Aminu Gadagau da ‘yan ta’adda su ka kashe shi.

‘Yan ta’adda sun harbe Rilwan Aminu Gadagau wanda ke wakiltar mazabar Giwa ta yamma ne a kan hanyar Kaduna zuwa Zariya a ranar Litinin.

A wata sanarwa da kwamishinan tsaro na cikin gida da harkokin cikin gida na jihar Kaduna Samuel Aruwan ya fitar, ta ce kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Ibrahim Zailani da kuma masallatan Juma’a na Haruna Danja da ke Tudun Wada a garin Zaria sun tarbi gwamnan.

El-Rufa’I, ya kuma yi addu’ar Allah ya jikan sa, da kuma rayukan sauran ‘yan kasar da suka rasa rayukansu a hare-haren baya-bayan nan da aka kai a jihar.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp