fidelitybank

EFCC ta kama matashin da ya damfarar kudi Yuro 17,000

Date:

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, EFCC, a Benin, ta kama Irabor Kennedy Osasogie, bisa zargin zamba bayan wata kara da Antje, dan kasar Jamus ya shigar.

Matar ta kai karar hukumar cewa Osasogie, mai shekaru 21, ya damfare ta kudi Yuro 17,000.

Mai shigar da karar ta yi ikirarin cewa ta hadu da shi ta kafafen sada zumunta bayan da wani Michael Patrick ya damfare ta kudi Yuro 68,000.

Antje ta yi zargin cewa Osasogie ya nemi ya taimaka mata wajen kwato kudin amma ya ci gaba da damfarar ta Yuro 17,000.

Wata sanarwa da mai magana da yawun EFCC, Wilson Uwujaren ya fitar ta ce bayan kama shi, wanda ake zargin ya ce ya samu Yuro 12,850 ne kawai.

Uwujaren ya kara da cewa “Za a gurfanar da wanda ake zargin zuwa kotu da zarar an kammala bincike.”

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Za mu ladabtar da Jami’an mu da aka gansu suna taimakawa ‘yan siyasa a Kano – ‘Yansanda

Rundunar Æ´an sanda ta jihar Kano ta ce, ta...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp