fidelitybank

EFCC ta gurfanar da kakakin majalisar dokokin jihar Ondo a kotu

Date:

Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta gurfanar da Kakakin majalisar dokokin jihar Ondo, Bamidele Oleyelogun, a gaban babban kotun jiha da ke zamanta a cikin gidan ajiya da gyaran hali na Olokuta da ke Akure babban birnin jihar bisa zarge-zargen badakala.

An dai gurfanar da Oleyelogun tare da wasu mambobin majalisar dokokin, bisa zargin badakalar kudin shirya wani taron bita da yawan kudin ya kai Naira miliyan 2.4.

Jaridar Leadership ta rawaito cewa, a yayin zaman kotun, an samu rashin jituwa tsakanin jami’an gidan ajiya da gyaran hali da ‘yan jarida a lokacin da masu kula da gidan suka hana ‘yan jarida su shiga domin sauraron yadda shari’ar ke wakana.

Gandirobobin a karkashin jagorancin kwamandan gidan ajiya da gyaran hali, Ibrahim Ayooola Ogunja, sun ce sun samu umarni daga wajen Kwantirola da ke kula da gidan ajiya da gyaran halin na su na hana ‘yan jaridan shiga cikin farfajiyar gidan.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp