fidelitybank

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Date:

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin fada da duk wanda ya ce zai yi sata muddin ya zama shugaban ƙasa.

Atiku ya bayyana haka ne lokacin da ya karɓi bakuncin tawagar masu ruwa da tsaki daga jihar Gombe da suka kai masa ziyara, karkashin jagorancin tsohon Sanata Idris Abdullahi.

Ɗan takarar shugaban ƙasa karkashin jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, ya ce lokaci ya yi da za a kawo karshen cin hanci a Najeriya.

“Ya isa haka, kowace ƙasa na cigaba amma ban da mu sakamakon wasu mutane kalilan da kuma rashin gwamnati na gari,” in ji Atiku.

Ya ce shugabannin haɗaka karkashin inuwar jam’iyyar ADC, za su yi aiki tukuru domin kawo canji mai nagarta wanda zai inganta rayuwar ƴan Najeriya.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp