fidelitybank

Duk ƙungiyar da ta lashe gasar Najeriya za ta lashe kyautar Naira miliyan 150 – NPFL

Date:

Hukumar kula da kwallon kafa ta Najeriya, ta sanar da cewa, wadanda suka yi nasara a kakar wasa ta 2023-24 za su lashe kyautar zunzurutun kudi har Naira miliyan 150.

Kyautar da ta samu a kakar wasan da ta wuce ita ce Naira miliyan 100 da Enyimba ta samu.

Shugaban NPFL, Gbenga Elegbeleye ya bayyana haka a taron kaddamar da sabuwar hukumar da aka nada.

Ya kuma bayyana cewa sabuwar kakar NPFL za ta fara ne a ranar 26 ga watan Agusta.

Enyimba ta lashe kofin NPFL karo na tara a gasar cin kofin Super Eight da aka yi a Legas a watan jiya.

Remo Stars ta zo na biyu a gasar.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp