fidelitybank

Dokar saka takunkumin rufe baki da hanci zai fara a ranar Alhamis – Saudiyya

Date:

Saudi Arabiya ta dawo da sanya takunkumin rufe baki da hanci a matsayin tilas ga ‘yan kasar da kuma kiyaye nisantar jama’a a gida da waje tun daga ranar Alhamis, a wani sabon yunkuri na dakile karuwar saurin kamuwa da cutar COVID-19.

Kamfanin dillancin labaran na kasar wanda Saudi gazzete ta wallafa ta rawaito cewa, ma’aikatar harkokin cikin gida ta Saudiyya a ranar Larabar nan ta ce, sabuwar shawarar za ta fara aiki ne daga karfe 7:00 na safe a ranar Alhamis 30 ga watan Disamba.

Majiyar ta yi nuni da cewa, a na bin dukkan matakai na ci gaba da tantance mutane daga kwararrun hukumomin kiwon lafiya ciki harda Masarautar, bisa ga ci gaban da aka samu na annobar cutar a kasar da ma duniya baki daya.

Majiyar ta yi kira ga kowa da kowa da su bi dukannin matakan kariya tare da jaddada mahimmancin rigakafin allurar Korona.

Majiyar ta bayyana cewa za a yi amfani da hanyoyin shari’a da yin hukunci kan masu karya doka.

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp