fidelitybank

Dokar saka takunkumin rufe baki da hanci zai fara a ranar Alhamis – Saudiyya

Date:

Saudi Arabiya ta dawo da sanya takunkumin rufe baki da hanci a matsayin tilas ga ‘yan kasar da kuma kiyaye nisantar jama’a a gida da waje tun daga ranar Alhamis, a wani sabon yunkuri na dakile karuwar saurin kamuwa da cutar COVID-19.

Kamfanin dillancin labaran na kasar wanda Saudi gazzete ta wallafa ta rawaito cewa, ma’aikatar harkokin cikin gida ta Saudiyya a ranar Larabar nan ta ce, sabuwar shawarar za ta fara aiki ne daga karfe 7:00 na safe a ranar Alhamis 30 ga watan Disamba.

Majiyar ta yi nuni da cewa, a na bin dukkan matakai na ci gaba da tantance mutane daga kwararrun hukumomin kiwon lafiya ciki harda Masarautar, bisa ga ci gaban da aka samu na annobar cutar a kasar da ma duniya baki daya.

Majiyar ta yi kira ga kowa da kowa da su bi dukannin matakan kariya tare da jaddada mahimmancin rigakafin allurar Korona.

Majiyar ta bayyana cewa za a yi amfani da hanyoyin shari’a da yin hukunci kan masu karya doka.

legit.ng.news.

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp